--
Tofa :Emefiele ya nemi beli a Kotu!

Tofa :Emefiele ya nemi beli a Kotu!

>

 


Emefiele ya nemi beli a Kotu!

Dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Mista Godwin Emefiele, ya roƙi babbar kotun tarayya ta bada belinsa.

Emefiele, wanda shugaban ƙasa Tinubu ya dakatar, ya faɗa wa kotu dalilai 9 domin ta umarci DSS ta sake shi a matsayin beli.

Daga cikin dalilinsa, ya ce tuhumar da gwamnatin Tinubu ke masa tana da beli kuma ba a taɓa gurfanar da shi gaban Kotu ba a rayuwarsa.

Kindly join our WhatsApp group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/Ib66myTN1AV9AE8Zi0A4Ra

CREDIT. Sahara Reporters Hausa. 

0 Response to "Tofa :Emefiele ya nemi beli a Kotu!"

Post a Comment