--
Kwankwaso ya kaddamar da titin da Wike na PDP yayi a jihar Rivers

Kwankwaso ya kaddamar da titin da Wike na PDP yayi a jihar Rivers

>

 










Kwankwaso ya kaddamar da titin da Wike na PDP yayi a jihar Rivers


Dan takarar shugaban kasa a tutar jamiyyar NNPP Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya kaddamar da aikin wani titi a karamar Emohua da gwamnan jihar Rivers na PDP Nyesom Wike yayiwa alummar jihar Rivers


Yayin taron kaddamarwar dai Kwankwaso na tare da dan takarar mataimakin shugaban kasa a NNPP Bishop Isaac Idahosa da Injiniya Buba Galadima dama shugabannin jamiyyar NNPP a jihar ta Rivers.


📷 Saifullahi Hassan


Source 👇

Niger State Media News 24 on Facebook. 


0 Response to "Kwankwaso ya kaddamar da titin da Wike na PDP yayi a jihar Rivers"

Post a Comment